1
بِسْمِ اللَّهِ وَاللَّهُ أَكْبَرُ [اللَّهُمَّ مِنْكَ وَلَكَ] اللَّهُمَّ تَقَبَّلْ مِنِّي
Ma’ana: Da sunan Allah, kuma Allah ne mafi girma, Ya Allah wannan dabba daga gare ka take, kuma mallakaraka ce. Ya Allah! Ka karba daga gare ni.
Majiya: Muslim 3/1557, Al-Bayhaqi 9/287.