Noor
Hausa
Noor / Addu'a / Safiya da Yamma / Ga wanda ya ga mafarki ko mummunan mafarki

Ga wanda ya ga mafarki ko mummunan mafarki

Safiya da Yamma · addu'o'i 2

Ga wanda ya ga mafarki ko mummunan mafarki 0:00
Saurara
1

يَنْفُثُ عَنْ يَسَارِهِ (ثلاثاً), يَسْتَعِيذُ بِاللَّهِ مِنَ الشَّيطَانِ وَمِنْ شَرِّ مَا رَأَى (ثلاث مرات), لاَ يُحَدِّثْ بِهَا أَحَداً, يَتَحَوَّلُ عَنْ جَنْبِهِ الَّذِي كَانَ عَلَيْهِ

Zai yi tofi uku a hagunsa 2. kuma zai nemi tsari daga abinda ya gani na shaidan sau uku 3. kuma kada ya gaya wa kowa 4. kuma zan canza bangaren kwanciyarsa,

Majiya: Muslim 4/1772, Muslim 4/1773.

2 AI

يَقُومُ يُصَلِّي إِنْ أَرَادَ ذَلِكَ

Ya tashi ya yi salla idan yana so.

Majiya: Muslim 4/1773.

AI

Rubutun Larabci da tushensa amintattu ne. Abubuwan da aka yi wa alama da “AI” an fassara su ta na’ura zuwa harshenka kuma suna iya ƙunsar kurakurai — Larabci ne ma’auni. Danna “Kai rahoto” a kan kowane abu don bayar da rahoton matsala.