Noor
Hausa
Noor / Addu'a / Yabon Allah / Abin da Allah yake kāre Musulmi da shi daga Dajjal

Abin da Allah yake kāre Musulmi da shi daga Dajjal

Yabon Allah · addu'a 1

Abin da Allah yake kāre Musulmi da shi daga Dajjal 0:00
Saurara
1

مَنْ حَفِظَ عَشْرَ آيَاتٍ مِنْ أَوَّلِ سُورَةِ الْكَهْفِ عُصِمَ مِنَ الدَّجَّالِ, وَالْاسْتِعَاذَةُ بِاللَّهِ مِنْ فِتْنَتِهِ عَقِبَ التَّشَهُّدِ الْأَخِيرِ مِنْ كُلِّ صَلاَةٍ

Duk wanda ya kiyaye ayoyi goma na farkon Suratul Kahf, to kan an tsare shi daga jujal. dakuma Yawaita neman tsarin Allah daga fitinan jujal a bayan tahiyar karshe (kafin sallama) a kowacce sallah.

Majiya: Muslim 1/555, Muslim 1/556.