أَشْهَدُ أَنْ لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ وَأَشْهَدُ أَنَّ مُحَمَّداً عَبْدُهُ وَرَسُولُهُ
Ma’ana : Ina shedawa babu wani abin bautawa da cancanta sai Allah . kuma ina shaidawa da cewa lalle Annabi Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne .
Majiya: Muslim 1/209.