1
قَالَ جَابِرٌ رضي الله عنه: كُنَّا إِذَا صَعَدْنَا كَبَّرْنَا, وَإِذَا نَزَلْنَا سَبَّحْنَا
Jabir ya ce: Mun kasance idan muka hau tudu a halin tafiya sai mu yi kabbara wato mu ce Allah ne mafigirma. Idan kuma muka zo gangara sai mu yi tasbihi wato mu ce: Tsarki ya tabbata ga Allah.
Majiya: Al-Bukhari, cf. Al-Asqalani, Fathul-Bari 6/135.