بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
Bismillaahir Rahmaanir Raheem
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
Bismillaahir Rahmaanir Raheem
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
ٱلْحَمْدُ لِلَّهِ رَبِّ ٱلْعَٰلَمِينَ
Alhamdu lillaahi Rabbil 'aalameen
Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu;
ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
Ar-Rahmaanir-Raheem
Mai rahama, Mai jin ƙai;
مَٰلِكِ يَوْمِ ٱلدِّينِ
Maaliki Yawmid-Deen
Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako.
إِيَّاكَ نَعْبُدُ وَإِيَّاكَ نَسْتَعِينُ
Iyyaaka na'budu wa lyyaaka nasta'een
Kai muke bauta wa, kuma Kai muke neman taimakonKa.
ٱهْدِنَا ٱلصِّرَٰطَ ٱلْمُسْتَقِيمَ
Ihdinas-Siraatal-Mustaqeem
Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya.
صِرَٰطَ ٱلَّذِينَ أَنْعَمْتَ عَلَيْهِمْ غَيْرِ ٱلْمَغْضُوبِ عَلَيْهِمْ وَلَا ٱلضَّآلِّينَ
Siraatal-lazeena an'amta 'alaihim ghayril-maghdoobi 'alaihim wa lad-daaalleen
Hanyar waɗanda Ka yi wa ni'ima, ba waɗanda aka yi wa fushi ba, kuma ba ɓatattu ba.