Noor
Hausa
Noor / Alƙur'ani / Fatiha
1

Fatiha — Buɗewa

ٱلْفَاتِحَةِ
Makkiyya Aya 7
Saurari sura 0:00
Saurara · Mishary Rashid Alafasy
Aya 1

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ

Bismillaahir Rahmaanir Raheem

Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.

Aya 2

ٱلْحَمْدُ لِلَّهِ رَبِّ ٱلْعَٰلَمِينَ

Alhamdu lillaahi Rabbil 'aalameen

Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu;

Aya 3

ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ

Ar-Rahmaanir-Raheem

Mai rahama, Mai jin ƙai;

Aya 4

مَٰلِكِ يَوْمِ ٱلدِّينِ

Maaliki Yawmid-Deen

Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako.

Aya 5

إِيَّاكَ نَعْبُدُ وَإِيَّاكَ نَسْتَعِينُ

Iyyaaka na'budu wa lyyaaka nasta'een

Kai muke bauta wa, kuma Kai muke neman taimakonKa.

Aya 6

ٱهْدِنَا ٱلصِّرَٰطَ ٱلْمُسْتَقِيمَ

Ihdinas-Siraatal-Mustaqeem

Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya.

Aya 7

صِرَٰطَ ٱلَّذِينَ أَنْعَمْتَ عَلَيْهِمْ غَيْرِ ٱلْمَغْضُوبِ عَلَيْهِمْ وَلَا ٱلضَّآلِّينَ

Siraatal-lazeena an'amta 'alaihim ghayril-maghdoobi 'alaihim wa lad-daaalleen

Hanyar waɗanda Ka yi wa ni'ima, ba waɗanda aka yi wa fushi ba, kuma ba ɓatattu ba.