إِذَا زُلْزِلَتِ ٱلْأَرْضُ زِلْزَالَهَا
Izaa zul zilatil ardu zil zaalaha
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
إِذَا زُلْزِلَتِ ٱلْأَرْضُ زِلْزَالَهَا
Izaa zul zilatil ardu zil zaalaha
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
وَأَخْرَجَتِ ٱلْأَرْضُ أَثْقَالَهَا
Wa akh rajatil ardu athqaalaha
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
وَقَالَ ٱلْإِنسَٰنُ مَا لَهَا
Wa qaalal insaanu ma laha
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
يَوْمَئِذٍۢ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا
Yawmaa izin tuhad dithu akhbaaraha
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا
Bi-anna rabbaka awhaa laha
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
يَوْمَئِذٍۢ يَصْدُرُ ٱلنَّاسُ أَشْتَاتًۭا لِّيُرَوْا۟ أَعْمَٰلَهُمْ
Yawma iziy yas durun naasu ash tatal liyuraw a'maalahum
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.
فَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًۭا يَرَهُۥ
Famaiy ya'mal mithqala zarratin khai raiy-yarah
To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
وَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍۢ شَرًّۭا يَرَهُۥ
Wa maiy-y'amal mithqala zarratin sharraiy-yarah
Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.