Noor
Hausa
Noor / Addu'a / Ladabi da Halaye / Ga wanda ka zage shi

Ga wanda ka zage shi

Ladabi da Halaye · addu'a 1

Ga wanda ka zage shi 0:00
Saurara
1

قَالَ النَّبِيُّ صلى الله عليه وسلم: اللَّهُمَّ فَأَيُّمَا مُؤْمِنٍ سَبَبْتُهُ فَاجْعَلْ ذَلِكَ لَهُ قُرْبَةً إِلَيْكَ يَوْمَ الْقِيَامَةِ

Manzo Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: Ya Allah! Duk wani mumini da na zage shi, to ka sanya wannan ya zamanto sababi gare shi na samun kusaci zuwa gar ka namar kiyama.

Majiya: Al-Bukhari, Muslim 4/2007.