1
اللَّهُمَّ لاَ تُؤَاخِذْنِي بِمَا يَقُولُونَ, وَاغْفِرْ لِي مَا لاَ يَعْلَمُونَ, [وَاجْعَلْنِي خَيْراً مِمَّا يَظُّنُّونَ]
Ya Allah! Karka rike ni da abinda suke fada, ka gafarta mini abinda ba su sani ba, ka sanya ni fiye da yadda suke zato.
Majiya: Al-Bukhari, Al-Bayhaqi.