Noor
Hausa
Noor / Addu'a / Gida da Iyali / Maganar wanda yake jin tsoron yi wa wani ido

Maganar wanda yake jin tsoron yi wa wani ido

Gida da Iyali · addu'a 1

Maganar wanda yake jin tsoron yi wa wani ido 0:00
Saurara
1

إِذَا رَأَى أَحَدُكُم مِنْ أَخِيهِ, أَوْ مِنْ نَفْسِهِ, أَوْ مِنْ مَالِهِ مَا يُعْجِبُهُ [فَلْيَدْعُ لَهُ بِالْبَرَكَةِ] فَإِنَّ الْعَيْنَ حَقٌّ

Idan dayanku ya ga wani abu da ya kayatar da shi ga dan’uwansa, ko ga kansa, ko ga dukiyarsa, to ya roki Allah ya sanya albarka a gare shi, domin kambun baka gaskiya ne”.

Majiya: Ahmad 4/447, Ibn Majah, Malik.