Noor
Hausa
Noor / Addu'a / Rashin Lafiya da Mutuwa / Ga wanda yake jin zafi a jikinsa

Ga wanda yake jin zafi a jikinsa

Rashin Lafiya da Mutuwa · addu'a 1

Ga wanda yake jin zafi a jikinsa 0:00
Saurara
1

ضَعْ يَدَكَ عَلَى الَّذِي تَألَّمَ مِنْ جَسَدِكَ وَقُلْ: بِسْمِ اللَّهِ, ثَلاَثاً, وَقُلْ سَبْعَ مَرَّاتٍ: أَعُوذُ بِاللَّهِ وَقُدْرَتِهِ مِنْ شَرِّ مَا أَجِدُ وَأُحَاذِرُ

Ka sanya hannuwan ka a wajen da yake maka ciwo a jikinka, ka ce: “Da sunan Allah”. Sau uku, sai kuma ka ce: “Ina neman tsarin Allah da kuma ikonsa daga sharrin abin da na ke ji na ciwo kuma nake jin tsoronsa.

Majiya: Muslim 4/1728.