1
كَانَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم يُعَوِّذُ الحَسَنَ وَالحُسَينَ رضي الله عنهما (أُعِيذُكُمَا بِكَلِمَاتِ اللَّهِ التَّامَّةِ مِنْ كُلِّ شَيْطَانٍ وَهَامَّةٍ, وَمِنْ كُلِّ عَيْنٍ لاَمَّةٍ)
Ma’aikin Allah (s.a.w) ya kasance yana yi wa Alhasan da Alhusaini addu’ar neman tsari yana cewa: Ina nema muku tsari da kalmomin Allah cikakku daga dukkanin shaidani da canfecanfe, haka kuma daga dukkanin ido memugun nufi.
Majiya: Al-Bukhari 4/119.