Aya 1
أَلَمْ تَرَ كَيْفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصْحَٰبِ ٱلْفِيلِ
Alam tara kaifa fa'ala rabbuka bi ashaabil feel
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa ba?
بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
أَلَمْ تَرَ كَيْفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصْحَٰبِ ٱلْفِيلِ
Alam tara kaifa fa'ala rabbuka bi ashaabil feel
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa ba?
أَلَمْ يَجْعَلْ كَيْدَهُمْ فِى تَضْلِيلٍۢ
Alam yaj'al kai dahum fee tad leel
Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin ɓata ba?
وَأَرْسَلَ عَلَيْهِمْ طَيْرًا أَبَابِيلَ
Wa arsala 'alaihim tairan abaabeel
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
تَرْمِيهِم بِحِجَارَةٍۢ مِّن سِجِّيلٍۢ
Tar meehim bi hi jaaratim min sij jeel
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
فَجَعَلَهُمْ كَعَصْفٍۢ مَّأْكُولٍۭ
Faja 'alahum ka'asfim m'akool
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?