Aya 1
لِإِيلَٰفِ قُرَيْشٍ
Li-ilaafi quraish
Sabõda sãbon ¡uraishawa.
بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
لِإِيلَٰفِ قُرَيْشٍ
Li-ilaafi quraish
Sabõda sãbon ¡uraishawa.
إِۦلَٰفِهِمْ رِحْلَةَ ٱلشِّتَآءِ وَٱلصَّيْفِ
Elaafihim rihlatash shitaa-i wass saif
Sãbonsu na tafiyar hunturu da ta bazara.
فَلْيَعْبُدُوا۟ رَبَّ هَٰذَا ٱلْبَيْتِ
Fal y'abudu rabba haazal-bait
Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).
ٱلَّذِىٓ أَطْعَمَهُم مِّن جُوعٍۢ وَءَامَنَهُم مِّنْ خَوْفٍۭ
Allazi at'amahum min ju'inw-wa-aamana hum min khawf
wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.