1
بِسْمِ اللَّهِ, تَوَكَّلْتُ عَلَى اللَّهِ, وَلَاَ حَوْلَ وَلَا قُوَّةَ إِلاَّ بِاللَّهِ
Ma’ana: Da sunan Allah, ga Allah kadai na dogara, kuma babu wata dabara ko karfi sai ga Allah.
Majiya: Abu Dawud 4/325, At-Tirmizi 5/490, Al-Albani, Sahih At-Tirmizi 3/151