1
بِسْمِ اللَّهِ وَلَجْنَا, وَبِسْمِ اللَّهِ خَرَجْنَا, وَعَلَى اللَّهِ رَبِّنَا تَوَكَّلْنَا, ثُمَّ لِيُسَلِّمْ عَلَى أَهْلِهِ
Ma’ana: Da sunan Allah ne muka fita, kuma da sunan Allah ne muke shiga, kuma da ga Allah Ubangijin mu kadai muka dogara. Sannan ya yi sallama ga iyalansa.
Majiya: Abu Dawud 4/325.