1
سَجَدَ وَجْهِيَ لِلَّذِي خَلَقَهُ, وَشَقَّ سَمْعَهُ وَبَصَرَهُ بِحَوْلِهِ وَقُوَّتِهِ, ﴿فَتَبارَكَ اللَّهُ أَحْسَنُ الْخَالِقِينَ﴾
Fuskata tayi Sujada ga wanda ya halicce ta kuma ya suranta ta kuma ya tsaga jinta, da ganinta, da ikonsa da dabararsa tsarki ya tabbata ga Maficin iya halitta
Majiya: At-Tirmizi 2/474, Ahmad 6/30, Al-Hakim