Noor
Hausa
Noor / Alƙur'ani / Ɗuha
93

Ɗuha — Hantsi

الضُّحَىٰ
Makkiyya Aya 11
Saurari sura 0:00
Saurara · Mishary Rashid Alafasy

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ

Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.

Aya 1

وَٱلضُّحَىٰ

Wad duhaa

Inã rantsuwa da hantsi.

Aya 2

وَٱلَّيْلِ إِذَا سَجَىٰ

Wal laili iza sajaa

Da dare a lõkacin da ya rufe (da duhunsa).

Aya 3

مَا وَدَّعَكَ رَبُّكَ وَمَا قَلَىٰ

Ma wad da'aka rabbuka wa ma qalaa

Ubangijinka bai yi maka bankwana ba, kuma bai ƙĩ kaba.

Aya 4

وَلَلْءَاخِرَةُ خَيْرٌۭ لَّكَ مِنَ ٱلْأُولَىٰ

Walal-aakhiratu khairul laka minal-oola

Kuma lalle ta ƙarshe ce mafi alheri a gare ka daga ta farko.

Aya 5

وَلَسَوْفَ يُعْطِيكَ رَبُّكَ فَتَرْضَىٰٓ

Wa la sawfa y'uteeka rabbuka fatarda

Kuma lalle ne, Ubangijinka zai yi ta bã ka kyauta sai ka yarda.

Aya 6

أَلَمْ يَجِدْكَ يَتِيمًۭا فَـَٔاوَىٰ

Alam ya jidka yateeman fa aawaa

Ashe, bai sãme ka marãya ba, sa'an nan Ya yi maka makõma?

Aya 7

وَوَجَدَكَ ضَآلًّۭا فَهَدَىٰ

Wa wa jadaka daal lan fahada

Kuma Ya sãme ka bã ka da shari'ã, sai Ya shiryar da kai?

Aya 8

وَوَجَدَكَ عَآئِلًۭا فَأَغْنَىٰ

Wa wa jadaka 'aa-ilan fa aghnaa

Kuma Ya sãme ka matalauci, sai Ya wadãtã ka?

Aya 9

فَأَمَّا ٱلْيَتِيمَ فَلَا تَقْهَرْ

Fa am mal yateema fala taqhar

Sabõda haka, amma marãya, to, kada ka rinjãye shi.

Aya 10

وَأَمَّا ٱلسَّآئِلَ فَلَا تَنْهَرْ

Wa am mas saa-ila fala tanhar

Kuma amma mai tambaya, kada ka yi masa tsãwa.

Aya 11

وَأَمَّا بِنِعْمَةِ رَبِّكَ فَحَدِّثْ

Wa amma bi ni'mati rabbika fahad dith

Kuma amma ni'imar Ubangijinka, sai ka faɗa (dõmin gõdiya).