Aya 1
تَبَّتْ يَدَآ أَبِى لَهَبٍۢ وَتَبَّ
Tab bat yadaa abee Lahabinw-wa tabb
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
تَبَّتْ يَدَآ أَبِى لَهَبٍۢ وَتَبَّ
Tab bat yadaa abee Lahabinw-wa tabb
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
مَآ أَغْنَىٰ عَنْهُ مَالُهُۥ وَمَا كَسَبَ
Maa aghna 'anhu maaluhu wa ma kasab
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
سَيَصْلَىٰ نَارًۭا ذَاتَ لَهَبٍۢ
Sa yas laa naran zaata lahab
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
وَٱمْرَأَتُهُۥ حَمَّالَةَ ٱلْحَطَبِ
Wam ra-atuh hamma latal-hatab
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).
فِى جِيدِهَا حَبْلٌۭ مِّن مَّسَدٍۭ
Fee jeediha hab lum mim-masad
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).