Noor
Hausa
Noor / Alƙur'ani / Nasr
110

Nasr — Taimako

النَّصۡرِ
Madaniyya Aya 3
Saurari sura 0:00
Saurara · Mishary Rashid Alafasy

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ

Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.

Aya 1

إِذَا جَآءَ نَصْرُ ٱللَّهِ وَٱلْفَتْحُ

Iza jaa-a nas rullahi walfath

Idan taimakon Allah ya zo da cin nasara.

Aya 2

وَرَأَيْتَ ٱلنَّاسَ يَدْخُلُونَ فِى دِينِ ٱللَّهِ أَفْوَاجًۭا

Wa ra-aitan naasa yadkhuloona fee deenil laahi afwajah

Kuma ka ga mutane suna shiga addinin Allah, ƙungiya-ƙungiya.

Aya 3

فَسَبِّحْ بِحَمْدِ رَبِّكَ وَٱسْتَغْفِرْهُ ۚ إِنَّهُۥ كَانَ تَوَّابًۢا

Fa sab bih bihamdi rabbika was taghfir, innahu kaana tawwaaba

To, ka yi tasbihi game da gõde wa Ubangijinka, kuma ka nẽme Shi gafara, lalle Shi (Ubangijinka) Ya kasance Mai karɓar tũba ne.