Noor
Hausa
Noor / Addu'a / Ladabi da Halaye / Addu'ar wanda ya yi aure ko ya sayi bawa

Addu'ar wanda ya yi aure ko ya sayi bawa

Ladabi da Halaye · addu'a 1

Addu'ar wanda ya yi aure ko ya sayi bawa 0:00
Saurara
1

إِذَا تَزَوَّجَ أَحَدُكُمُ امْرَأَةً, أَوْ إِذَا اشْتَرَى خَادِماً فَلْيَقُلْ: اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ خَيْرَهَا, وَخَيْرَ مَا جَبَلْتَهَا عَلَيْهِ, وَأَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّهَا, وَشَرِّ مَا جَبَلْتَهَا عَلَيْهِ, وَإِذَا اشْتَرَى بَعِيراً فَلْيَأْخُذْ بِذِرْوَةِ سَنَامِهِ وَلْيَقُلْ مِثْلَ ذَلِكَ

Idan dayan ku ya yi auri mace, ko ya sayi mai yi mishi hidima (bawa) to ya ce: Ya Allah lalle ni ina rokonka alherin ta da kuma alherin da ka halicceta akan sa, ina kuma neman tsarinka daga sharrinta da kuma sharrin daka halicceta akan sa. Idan kuma ya sayi rakumi (wato dukkan abin hawa), to ya rike can samansa sai kuma ya karanta wannan addu’ar.

Majiya: Abu Dawud 2/248, Ibn Majah 1/617.