1
يَبْدَأُ بِرِجْلِهِ الْيُسْرَى, وَيَقُولُ: بِسْمِ اللَّهِ وَالصّلَاةُ وَالسَّلَامُ عَلَى رَسُولِ اللَّهِ, اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ مِنْ فَضْلِك, اللَّهُمَّ اعْصِمْنِي مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ
Zai fara gabatar da kafarsa ta hagune a lokacin fita, sannan kuma ya ce: Ma’ana: Da sunan Allah tsira da amincin Allah su tabbata ga mazon Allah ina rokonka daga cikin falalarka, ya Allah ka tsareni daga shaidan la’annane.
Majiya: Abu Dawud 1/126, Sahih Al-Jami' 1/528, Muslim 1/494. Sahih Ibn Majah 1/128-129.